Gwamnatin Tarayya ta amince da sake bude dukkan sansanonin matasa masu yiwa kasa hidima, inda za a fara basu horo daga ranar 10 ga watan Nuwamban gobe.
Ministan matasa da wasanni, Sunday Dare, ya sanar da haka a wani sako da ya wallafa yau a shafinsa na Twitter.
- Majalisar Dokokin Legas ta sake zaɓen Obasa a matsayin kakakinta
- An yi garkuwa da wani ɗansanda a Abuja
- Gwamnatin Jihar Yobe ta bayar da tallafin karatu da ya kai Naira biliyan 2.22 ga dalibai 890
- Kungiyar NANS ta yi barazanar fara zanga-zanga a fadin Najeriya
- Kotun ta yi watsi da bukatar hana jami’an gwamnati tafiya kasashen waje don neman magani
Idan zaa iya tinawa Gwamnatin Tarayya ta bayar da umarnin rufe dukkan sansanonin matasa masu yiwa kasa hidima a fadin kasarnan tun a ranar 18 ga watan Maris, bisa fargabar cutar corona.