Shugaba muhammadu Buhari ya taya yan najeriya murna biyo bayan bankwana da kasar tayi daga cutar shan inna, yayin nuna godiyarsa ga wanda suka taimaka na gida dana waje, bisa jajircewarsu na ganin sun raba kasar da cutar yaran.
A jawabinsa shugaban kasa ta bakin mataimaki na musamman wajen yada labarai da hulda da jamaa, Garba shehu, yace wannnan nasara zata sanyaya ruhin yan kasar.
- An soki yadda aka kafa Kwamatin Kidaya a NajeriyaBayan sanarwar kafa Kwamitin Kidaya, wato CENSUS, wanda aka kaddamar a ranar Laraba, an samu suka daga wasu sassa na al’umma game da yadda aka tsara kwamitin. Kwamitin, wanda Ministan Tsare-Tsare da Tsarin Tattalin Arziki, Sanata Atiku Bagudu, ke jagoranta, yana dauke da mambobi takwas, guda biyar daga yankin Kudu maso Yamma. An bayyana cewa… Read more: An soki yadda aka kafa Kwamatin Kidaya a Najeriya
- Ba da yawunmu wani tsagin tsohuwar CPC ya goyi bayan Tinubu ba – MalamiTsohon Ministan Shari’a na Najeriya, Dakta Abubakar Malami, SAN, ya yi watsi da iƙirarin da wasu ƴan tsohuwar jam’iyyar CPC – da ta narke cikin haɗakar APC – suka yi na nesanta tsohuwar jam’iyyar daga ficewa daga haɗakar. A makon da ya gabata ne dai wani tsagin tsohuwar jam’iyyar CPC ƙarƙashin jagorancin tsohon gwamnan Nasarawa,… Read more: Ba da yawunmu wani tsagin tsohuwar CPC ya goyi bayan Tinubu ba – Malami
- Mutum 9 sun rasa rayukansu a Jihar KatsinaMutum tara ciki har da jami’in ‘yan sanda daya ne suka rasa rayukansu a Jihar Katsina, bayan da jami’an tsaro suka mayar da martani kan harin da wasu ‘yan fashi da makami suka kai a garin Zakka da ke cikin karamar hukumar Safana. Harin da ya faru a safiyar Laraba, ya janyo asarar rayuka biyu… Read more: Mutum 9 sun rasa rayukansu a Jihar Katsina
- Tinubu ya kara tsawaita ziyarar da yake yi a nahiyar TuraiShugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, ya kara tsawaita ziyarar da yake yi a nahiyar Turai, kamar yadda jaridar *Daily Trust* ta ruwaito. Wannan yana zuwa ne a lokacin da jam’iyyar hamayya ta PDP da sauran shugabannin hamayya ke sukar rashin kasancewar shugaban kasar a cikin kasar, a lokacin da ake fama da rikice-rikice a wasu… Read more: Tinubu ya kara tsawaita ziyarar da yake yi a nahiyar Turai
- Kungiyar Afenifere ta soki matakin da gwamnatin Tinubu ta dauka kan wakar “Tell Your Papa”Wani bangare na kungiyar Afenifere mai biyayya ga marigayi Chief Ayo Adebanjo ya soki matakin da gwamnatin Shugaba Bola Tinubu ta dauka na hana waka “Tell Your Papa” ta Eedris Abdulkareem, tana mai cewa hakan cin zarafin ‘yancin fadar albarkacin baki ne a tsarin dimokradiyya. A wata sanarwa da Oba Oladipo Olaitan da Justice Faloye… Read more: Kungiyar Afenifere ta soki matakin da gwamnatin Tinubu ta dauka kan wakar “Tell Your Papa”
- An bukaci Majalisa ta ware Naira biliyan 2 domin bunkasa magungunan gargajiya a NajeriyaHukumar Cigaban Magungunan Gargajiya ta Najeriya (NNMDA) ta bukaci Majalisar Wakilai da ta amince da ware naira biliyan biyu domin bunkasa bincike da gwaje-gwaje na magungunan gargajiya a fadin kasar. Shugaban hukumar, Farfesa Martins Emeje, ya bayyana hakan a wani taron ziyara da kwamitin Majalisar Wakilai kan bin doka ya kai hedkwatar hukumar da ke… Read more: An bukaci Majalisa ta ware Naira biliyan 2 domin bunkasa magungunan gargajiya a Najeriya
Haka kuma Ya yabawa maza da mata da suka bada gudummawa a fannin lafiya, wanda ya alakanta nasarar da jajircewarsu da goyon bayansu wajen kawo karshen jinyar.
Buhari yace wannan nasara ba ita kadai alummar kasar suka cimmaba a lokacin mulkinsa, kuma wannan abune da baza a taba mantawa dashiba a idan aka tina mulkinsa, wannan nasara ta kawo daidaito wajen ciyar da kasar gaba a fannin lafiya tun a shekarar 2015.