Tsawa a jiya Laraba ta kashe jami’ai 3 na hukumar kiyaye hadura ta kasa, dake aiki da reshen hukumar na jihar Ogun.
Ance tsawa ta fada kan jami’an a ofishinsu dake tsohon toll gate a Ilese, yankin karamar hukumar Ijebu ta Arewa da Gabas, dake jihar.
- Jam’iyyar PDP ta yi allawadai da dakatar da Sanata Natasha daga majalisar dattawa
- Za a harbe mutumin da ya kashe iyayen budurwarsa a Amurka
- Hukumar FBI ta kama wani soja a Amurka bisa zargin sayar da bayanan sirri ga China
- An fitar da sunayen mutane da kungiyoyi 17 da ake zargi da daukar nauyin ta’addanci a Najeriya
- Sanata Natasha Uduaghan za ta shigar da kara kan dakatarwar da Majalisar Dattawa ta yi mata
- An gabatar da ƙudirin da zai ƙwace wa INEC ikon yi wa jam’iyyun siyasa rajista ga Majalisar Wakilan Najeriya
An gano cewa lamarin ya auku da misalin karfe 10 na safe lokacin da jami’an hukumar ke shirin atisayen safiya.
Jami’ar ilimintar da jama’a ta hukumar kiyaye hadura, reshen jihar Ogun, Florence Okpe, ta tabbatar da aukuwar lamarin.
Okpe, sai dai, tace har yanzu ba a san musabbabin mutuwar
ba.