Kungiyar dalibai ta Najeriya NANS ta roki gwamnatin tarayya da gwamnatin jihohi da su dauki matakin sake bude makarantu domin cigabada da gudanar da karatu, tare da cewa cigaba da rufe makarantun yana haifar da illa ga dalibai.
Shugaban kungiyar haka kuma ya gargadi wadanda nada kansu a matsayin hukumomin kungiyar tare da yada labaran kanzon kurege da sunan mahukuntan kungiyar da su dakata da aiakata haikan.
- Gwamnatin Jihar Jigawa za ta kara filayen noman shinkafa zuwa hekta 500,000 nan da shekarar 2030
- Gwamnomin Jam’iyyar PDP sunyi watsi da shirin yin kawance domin kawar jam’iyyar APC
- Ƴan Nijar mazauna Libya sun buƙaci gwamnatin Nijar ta kai musu ɗauki
- Za a kammala sabunta titin Abuja-Kaduna-Kano cikin wata 14 – Ministan ayyuka
- Gwamnatin Najeriya ta kafa kwamiti don nazarin tasirin sabon harajin Amurka
Cikin jawaban da kungiyar tayi na dauke da sa hannun hukumomin kungiyar da suka hada da Akintaye Babatunde, Kowe Odunayo, Bamgbose Tomiwa, Agbogunleri Seun, da kuma Fadare Blessing.
Kungiyar ta bayyana cewa abinda ta sa a gaba shine Muradin daliban da ke fadin kasar nan.