Browsing Category
Tsaro
Rayuka 21 Sun Salwanta Bayan Kwale-kwale ya Kife a Benue
A cewar wata majiya wacce ta shaida lamarin da idonta, wadanda hatsarin ya rutsa da su mambobin wata coci ce a garin Ijaha dake yankin karamar hukumar Makurdi, wadanda ke kan hanyarsu…
Read More...
Read More...
Tattaunawa Da Barayi Ce Mafitar Matsalar Tsaro – Matawalle
Matawalle ya fadi haka daidai lokacin da ake ta tofa albarkacin bakuna akan ingancin hanyoyin da ake bi wajen magance matsalar tsaro da ta ki ci, ta ki cinyewa a Arewa maso Yamma.
Read More...
Read More...
Sabon Rikicin Kabilanci Yayi Sanadin Shekawar Wasu Mutane Barzahu A Benue
An tabbatar da cewa rikicin na ranar Lahadi ya auku kwana daya bayan an gudanar da ganawar neman zaman lafiya a yankin karamar hukumar Konshisha, tsakanin kauyukan biyu da basa ga…
Read More...
Read More...
Yansanda A Jigawa Sun Yi Wata Babbar Damka
A wata sanarwa da kakakin rundunar SP Abdu Jinjiri ya bayar, ta bayyana sunan mutanen da suka hada da Najib Salisu mazaunin Tarauni a Kano da Yusif Ibrahim mazaunin Dala a Kano da kuma…
Read More...
Read More...
Ƴan sanda sun karɓi cin hancin naira biliyan 44 a cikin watanni 3 da sanya dokar hana fita – Rahoto
Tun da farko gwamnatin tarayya da wasu gwamnonin jihohin ƙasar nan ne suka kafa dokar hana fita da sufuri domin takaita yaduwar cutar Korona.
Read More...
Read More...
Hankalinmu ba zai kwanta ba har sai matsalar tsaro ta kare a Najeriya – Buratai
Shugaban rundunar sojin ya jajanta cewa Najeriya na fuskantar matsalar Boko Haram, ‘yan bindiga, masu garkuwa da mutane da sauran miyagun ayyuka da ke matsantawa rayuwa.
Read More...
Read More...
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Lakume Rayuka A Jigawa
Kakakin rundunar SP Abdu Jinjiri, shine ya tabbatar da hakan ga manema labarai, inda yace lamarin ya auku ne a ranar juma’a, da misalin karfe 1 da mintuna 35 na rana.
Read More...
Read More...
Matashin da Ya Yiwa Mata 40 Fyade Ya Shiga Hannu a Kano
Ya kara da cewa yayin bincike, mutumin ya furta cewa ya yiwa sama da mata 40 fyade a shekara guda, cikinsu har da yara, da matan aure, har da wata tsohuwar ‘yar shekaru 80.
Read More...
Read More...
Yan Tada Kayar Baya Na Cigaba Da Shan Kashinsu A Hannun Sojojin Nijeriya
Jagoran yada labaran ayyukan tsaro, John Enenche, cikin wata sanarwa da ya fitar yau a Abuja yace anyi luguden wuta ranar 7 ga watan Yunin da muke ciki, a cigaba da yakin sama da ake…
Read More...
Read More...
Fursunoni Sun Rabauta da Yanci A Kano Albarkacin Korona A Kano
Sakin nasu yazo ne bayan umarnin da gwamnatin tarayya ta bawa Jihohi, kan su rage Cunkoso a gidajen gyaran da’ar, saboda annobar Coronavirus.
Read More...
Read More...