Browsing Category
Tattalin Arziki
Hukumar Civil Defence sun tabbatar da kama wasu barayin mai
Jami’an hukumar tsaro ta Civil Defence a jihar Legas sun tabbatar da kama wasu barayin mai a yankin Ajah a jihar.
An kame wadanda ake zargi da satar man lokacin wani aikin sintiri!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Za a yi amfani da bayanan rijistar jihohi wajen rabon tallafin rage radadin cire tallafin man fetur
Majalisar tattalin arziki ta kasa a jiya tace za a yi amfani da hanyar bayanan rijistar jihohi wajen rabon tallafin rage radadin cire tallafin man fetur.
Gwamnan jihar Ogun Dapo!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Kwamittin rabon arzikin kasa ya raba kudi ₦907,054,000,000 a watan Yuni
Kwamittin rabon arzikin kasa ya raba kudi naira bilyan dari tara da bakwai da naira milyan hamsin da hudu ga gwamnatin tarayya da jihohi da kananan hukumomi a watan Yuni 2023.
!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Tinubu ya amince da kafa asusun gina ababen more rayuwa
Shugaban kasa Bola Ahemd Tinubu ya amince da kafa asusun gina ababen more rayuwa a jihohin kasar 36, a wani mataki na rage wa yan kasar radadin cire tarafın man fetur.
Shugaban ya!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
An gargadi gidajen mayuka dangane da matse litar man fetur
Kwamatin gwamnatin jihar jigawa na man fetur ya gargadi gidajen mayuka dangane da matse litar man fetur da kuma karin farashi ba bisa ka’ida ba.
Shugaban kwamatin Kanal Muhammad!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Ana cigaba da musayar ra’ayoyi kan batun karin kudin man fetur
Ana ci gaba da musayar ra’ayoyi da Allah wadai kan matakin karin farashin man fetur daga naira 540 zuwa naira 617 kowace lita na baya-bayan nan.
Shugaban kungiyar kwadago na kasa!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Tsohon Kwamishina a Jihar Kano ya soki bukatar binciken Ganduje
Tsohon Kwamishinan Yada Labarai da Harkokin Cikin Gida na Jihar Kano, Malam Muhammad Garba, ya maida martani kan zargin da ake yi cewa tsohon Gwamna Abdullahi Ganduje ya karbo rancen!-->…
Read More...
Read More...
Gwamnati na sake duba albashin ma’aikatanta a wani mataki na dakile illar cire tallafin man fetur
Shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio, ya baiwa ma’aikatan kasar nan tabbacin shirin gwamnati na sake duba albashin ma’aikatanta a wani mataki na dakile illar cire tallafin man!-->…
Read More...
Read More...
Gwamnatin Tarayya za ta dauki mataki kan hauhawar farashin kayan abinci
Gwamnatin Tarayya ta hannun Hukumar Kare hakkin mai saye da sayarwa ta Tarayya, za ta fara sanya takunkumi ga mambobin kungiyoyin kasuwanci da ke da alaka da cin hanci da rashawa,!-->…
Read More...
Read More...
Tinubu ya bayar da umarnin sake duba shirin biyan N8,000 ga talakawan Najeriya
Shugaban kasa Bola Tinubu ya bayar da umarnin sake duba shirin gwamnatinsa na biyan Naira dubu 8,000 duk wata ga talakawan kasar miliyan 12 na tsawon watanni shida, a wani mataki na!-->…
Read More...
Read More...