Browsing Category
Tattalin Arziki
Gwamnati ta biya tallafin man fetur kimanin ₦169.4Bn domin farashin lita ya tsaya kan ₦620
Duk da tabbataci da hawa teburin naki da shugaban kasa Bola Tinubu yayi tare da kafewa kan cewa tallafin man fetur ya tafi, binciken jaridar Dailytrust ya bayyana cewa gwamnatin!-->…
Read More...
Read More...
Bincike ya nuna ayyukan layin dogo da dama a fadin Najeriya sun tsaya cak saboda rashin kudi
Ayyukan layin dogo da dama na sama da naira tiriliyan 16 a fadin kasar nan sun tsaya cak saboda rashin kudi, kamar yadda wani binciken jaridar Daily Trust ya nuna.
Wannan ci gaban!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
An kafa kwamitoci da za su binciki wasu manyan makarantun ilimi biyu bisa zargin karkatar da kudade
Gwamnan jihar Jigawa Mallam Umar Namadi ya kafa kwamitoci da za su binciki wasu manyan makarantun ilimin jihar biyu mallakin gwamnati bisa zargin karkatar da kudade.
Makarantun sun!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Shugaba Tinubu ya amince da kudi naira biliyan 50 domin taimakawa jihohin arewa maso yamma
Mataimakin shugaban kasa Kashim Shettima ya bayyana cewa shugaban kasa bola Tinubu ya amince da kudi naira biliyan 50 domin taimakawa jihohin arewa maso yamma da ayyukan ta’addanci!-->…
Read More...
Read More...
Zulum ya ba da chekin N2Bn ga kungiyar kwadago ta kasa (NLC), domin raba wa ma’aikatan jihar Borno
Gwamnan Jihar Borno Babagana Zulum ya ba da chekin Naira biliyan biyu ga kungiyar kwadago ta kasa (NLC), domin raba wa ma’aikatan jihar a matsayin rance mara ruwa mai wa’adin watanni!-->…
Read More...
Read More...
Wasu sun bayyana cewa da dusa da kuma barace-barace suke rayuwa saboda tsananin yunwa
Al'ummar wasu yankunan Zamfara da matsalar tsaro ke daɗa rincaɓewa sun ce da dusa da kuma barace-barace suke rayuwa saboda tsananin yunwa.
Rahotanni na bayyana cewa a yanayin da ake!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Najeriya ta yi asarar dala biliyan 100 sakamakon yaƙin da ake yi a yankin arewa maso gabashin ƙasar
Asusun Kula da Ƙananan Yara na Majalisar Dinkin Duniya Unicef ya ce Najeriya ta yi asarar dala biliyan 100 sakamakon yaƙin da ake yi a yankin arewa maso gabashin ƙasar.
Cikin wani!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Muddin aka kasa cimma matsaya kungiyar kwadago NLC zata tafi yajin aiki na gama-gari
Kungiyar Kwadago ta kasa NLC reshen Jihar Jigawa ta bi sahun takwarorinta na kasar nan wajen shiga yajin aikin gargadi na kwanaki biyu
Shugaban kungiyar na jiha, Comrade Sanusi!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Gwamnatin tarayya tace ta cimma matsaya da kungiyar kwadago ta TUC
Gwamnatin tarayya tace ta cimma matsaya da kungiyar kwadago ta TUC, na tsawon makonni biyu domin magance matsalar kungiyar.
Wannan na zuwa ne bayan fara yajin aikin gargadi na!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Tinubu ya buƙaci Majalisar Ɗinkin Duniya ta ƙara ɓullo da ƙwararan matakan tallafa wa Najeriya
Shugaba Bola Tinubu ya buƙaci Majalisar Ɗinkin Duniya ta ƙara ɓullo da ƙwararan matakan tallafa wa Najeriya a yaƙin da take yi da ta'addanci, saboda mummunar iillarsa ga zaman lafiyar!-->…
Read More...
Read More...