Browsing Category
Tattalin Arziki
Shugaban hukumar EFCC yayi gargadin cewa babu wani wanda yafi karfin hukumar ta bincike shi
Shugaban hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta kasa EFCC Ola Olukoyede, yayi gargadin cewa babu wani wanda yafi karfin hukumar ta bincike shi.
Ola Olukoyede, ya yi wannan gargadin!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Kafin karshen watan nan za’a kammala gwajin hako ganga dubu sittin a matatar mai ta garin fatakwal
Kamfanin mai na kasa NNPC ya sanar da cewa kafin karshen watan nan za’a kammala gwajin hako ganga dubu sittin a matatar mai ta garin fatakwal.
Mai magana da yawun kamfanin Femi!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Ba’a samu nasara ba a tattaunar mu da gwamnatin tarayya kan batun mafi karancin albashi
Kungiyar Kwadago ta masu masana’antu TUC, ta bukaci gwamnatin tarayya ta yi amfani da yarjeniyoyin da suka cimma a shekarar da kungiyoyin kwadago a shekarar 2023, musamman batun mafi!-->…
Read More...
Read More...
EFCC ta kama tare da tsare shugabar hukumar zuba jari ta kasa Halima Shehu
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa EFCC, ta kama tare da tsare shugaban hukumar zuba jari ta kasa Halima Shehu.
Manema labarai sun ruwaito cewa kamen nata na zuwa ne sa’o’i kadan!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
EFCC ta gayyaci tsohuwar ministar jin-kai, Sadiya Umar Farouk kan zargin ta da karkatar ₦37Bn
Hukumar Yaki Da Masu Yi Wa Tattalin Arziki Zagon Kasa (EFCC), ta gayyaci tsohuwar ministar jin-kai, Sadiya Umar Farouk, kan zargin ta da karkatar da sama da Naira biliyan 37.
!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Darajar Naira ta yi faduwar da ba’a taba ganin irin ta ba tun shekarar 1999
Ta cikin wani dogon jawabi da kididdiga da mujallar tattalin arziki ta Bloomberg ta fitar ta ce shekaru kusan 25 kenan rabon da dala ta tumurmusa Nairar a kasuwar chanji.Mujallar bata!-->…
Read More...
Read More...
Gwamnati na baza ta dena aiki tukuru ba wajen farfado da tattalin arzikin kasar nan
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu yace gwamnatin sa baza ta dena aiki tukuru ba, wajen farfado da tattalin arzikin kasar nan da samar da damar-maki ga matasa, domin damawa da su a!-->…
Read More...
Read More...
Ina sane da irin sadaukarwar da ‘yan Najeriya ke yi game da sauye-sauyen da gwamnatina ke…
Shugaban kasa Bola Tinubu ya ce yana sane da irin sadaukarwar da 'yan Najeriya ke yi game da sauye-sauyen da gwamnatinsa ke aiwatarwa, tun bayan hawansa mulki a watan Mayun wannan!-->…
Read More...
Read More...
farashin kayayyaki sun kara hauhawa, idan aka kwatanta da shekarar da ta gabata – NBS
Hukumar Kididdiga Ta Kasa (NBS), ta ce farashin kayayyaki sun kara hauhawa, idan aka kwatanta da shekarar da ta gabata, kuma rabon da a ga hakan tun a shekarar 1996.
Nijeriya dai na!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Ƙungiyar ‘yan kwadago NLC ta yi Allah wadai da shawarar ƙara farashin man fetur zuwa ₦750
Ƙungiyar 'yan kwadago ta kasa NLC ya Allah wadai da shawarar da Bankin Duniya ya bai wa gwamnatin tarayya na ƙara farashin man fetur zuwa naira 750 duk lita ɗaya.
Shugaban NLC Joe!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...