Browsing Category
Siyasa
Sabbin Shugabannin Ƙananan hukumomi 27 na Jihar Jigawa Sun San Matsayinsu
Shubagan Hukumar Zaben ya mika sakon godiya ga jam’iyyun siyasa da jami’an tsaro da kuma kungiyoyin tallafi na kasa da kasa musamman wata gidauniyar tallafawa harkokin zabe ta kasa da…
Read More...
Read More...
Bayan Dogon Jira, Buhari ya Zaɓi Ministoci
Tun bayan sake zabar Shugaban kasa Muhammadu Buhari a karo na biyu aka yi ta zuba ido don ganin ko su wa zai sake zaba a matsayin Ministocinsa.
Shugaba Buhari dai yayi jan kafa a…
Read More...
Read More...
INEC Ta Duƙufa wajen Gano Kurakuran Zaɓen 2019 Domin Gyara A 2023
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa ta ce duba matsalolin da aka fuskanta yayin zaben 2019 da ya gabata zai taimaka wajen samun gyare gyare a babban zaben 2023 dake tafe.
Jami’in…
Read More...
Read More...
Daga Ƙarshe: Buhari ya Sauke Shugaban Shirin Inshorar Lafiya ta Ƙasa
Shugaba Muhammadu Buhari ya amince da dakatar da muƙamin Babban Sakataren Shirin Inshorar Lafiya ta Ƙasa, NHIS, Usman Yusuf.
Matakin na Shugaban Ƙasa ya biyo bayan shawarwarin wani…
Read More...
Read More...
Gwamnan Kaduna Ya Bayar Da Kwangilar Wasu Manyan Aiyuka
Gwamnan jihar Kaduna Nasir El’Rufa’I ya rattaba hannu kan wasu kwaskwarima manyan ayyuka da suka hada da tutuna a fadin jihar wanda wani kamfani kasar China zai gudanar da aikin.
…
Read More...
Read More...
An Ƙaddamar Da Kotun Sauraron Ƙarar Zaɓen Ƙananan Hukumomi Da Za’ayi Ranar 29 Ga Yuni A Jigawa
Babban alkalin alakalai na jihar Jigawa Aminu Ringim ya kaddamar da kotun sauraron korafe korafen zaben kananan hukumomi da za’ayi a ranar 29 ga watan Yuni.
Da yake kaddamar da…
Read More...
Read More...
Gwamnatin Yobe Ta Yiwa Jarirai Da Masu Juna Biyu Gata
Gwamnatin jihar Yobe ta kaddamar da shirin makon kula da kananan yara da mata masu juna biyu.
Gwamnan jihar Alhaji Mai-Bala-Buni wanda ya samu wakilcin mataimakinsa, Alhaji Idi…
Read More...
Read More...
Gaskiyar Kuɗin Kwangilar Layin Dogon Lagas – Ibadan
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta ce kudin ayyukan layin dogo daga Legas zuwa Ibadan dala bilyan 1.58 ne, ba dala bilyan biyu ba, kamar yadda wasu kafafen yada labarai ke yadawa.
…
Read More...
Read More...
Ku Kiyayi Karbar Na Goro – Kakakin Majalisar Bauchi
Kakakin
majalissar dokokin jihar Bauchi Alhaji Abubakar Sulaiman ya gardadi ma’aikatan
jihar akan rashin mutunta ayyukansu da karbar cin hanci da rashawa da kuma kin
zuwa aiki.
…
Read More...
Read More...
Nan Gaba Kadan Yan Najeriya Zasu yi Dariya- Osinbajo
Mataimakin
shugaban kasa farfesa yemi osinbanjo ya ce matsalolin da ake fusknata a
Najeriya wata babbar nasara ce nan gaba.
Ya bayyana
haka ne yayin wani taro a kasar Amurka cikin…
Read More...
Read More...