Browsing Category
Siyasa
Kotu Ta Dakatar Da Cigaba Da Bincikar Sarkin Kano
Wata Babbar Kotun Tarayya dake zamanta a Kano ta umarci Hukumar Karɓar Ƙorafe-ƙorafe da Yaƙi da Cin Hanci ta Jihar Kano da ta dakatar da binciken da take yi wa Sarkin Kano, Muhammad!-->…
Read More...
Read More...
Gwamnatin Taraba Ta Sanya Dokar Takaita Zirga-zirga A Jalingo
Gwamnan jihar Taraba, Darius Ishaku ya saka dokar hana zirga-zirga a garin Jalingo biyo bayan sabbin hare-hare da aka kai kan al’ummar Kona da ATC da ke kusa da Jalingo.Gwamnan ya!-->…
Read More...
Read More...
Abubuwan Da Ya Kamata Ku Sani Game Da Mutuwar Tsohon Shugaban Ƙasar Egypt
Kafar yada labaran Talabijin ta kasar Masar ta bayyana cewa Tsohon Shugaban kasar ya rasu ne yayin da ake zaman kotu don sauraron kararsa da ake yi.
Read More...
Read More...
Tsaro: Gwamnan Jihar Zamfara Ya Tafi Neman Mafita A Dubai
Gwamnan Jihar Zamfara Bello Matawalle zai gana da masana akan tsaro a kasar Dubai, da ke hadadiyyar daular larabawa, don tattaunawa akan hanyoyin magance rashi tsaro a jihar.
!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Mataimakin Shugaban Jam’iyyar PDP ya rasu
Tsohon Mataimakin Shugaban Jam’iyyar PDP na Ƙasa, Sanata Babayo Garba Gamawa ya rasu.Ya rasu ne ranar Juma’a a Bauchi bayan wata gajeruwar rashin lafiya.
Mai magana da yawunsa,!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Kada Wani Ya Sake Kira Da Matar Shugaban ƙasa, Ku Kira Da First Lady -Aisha Buhari
Shekaru biyar bayan da Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ya ce babu wani abu mai kama da Ofishin Uwargidan Shugaban ƙasa a mulkinsa, sai ga shi a jiya Alhamis Aisha Buharin ta sanar da!-->…
Read More...
Read More...
Ta Leƙo Ta Koma Ga Wani Sanata, Kotun Ƙoli Ta Soke Zaɓensa
A ranar Juma’a ne Kotun Ƙoli ta soke zaɓen Sanata David Umaru, sanata mai wakiltar Mazaɓar Sanata ta Naija ta Gabas.
Kotun Ƙolin ta bayyana Mohammed Sani Musa a matsayin sahihin!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Mawuyacin Halin Da Wata Sakandire Ke Ciki A Jigawa
Yanzu haka dai wata Makarantar gaba da Firamare dake Garin Gwaram mai suna GDJSS Gagaryaga Gwaram a sakamakon lalacewa da ajujuwan karatunsu suka yi . ga kuma yanayin da ake ciki na…
Read More...
Read More...
Aisha Buhari Tayi Nata Bikin Dimukuradiyyar Cikin Sabon Salo
A madadin sauran matan shugabanin Afrika biyar da suka zo don taya Najeriya da yan Najeriya murnar ranar dimokaradiyya, uwar gidan shugaban kasar Ghana Madam Rabecca Akufo Addo,ta ce…
Read More...
Read More...
Abin Da Yakama Ku Sani Kan Bikin Ranar Dimukuradiyya
Sai dai kuma a wani bangaren, wasu tsoffin 'ya'yan tsohuwar jam'iyyar NRC a jamhuriya ta uku, sun kalubalanci matakin mayar da 12 ga Yuni a matsayin ranar dimokradiyya'Ya'yan tsohuwar…
Read More...
Read More...