Browsing Category
Siyasa
Yan Shi’a Sun Ga Ta Kansu Amma Sun Mayar Da Zazzafan Martani – Bidiyo
Danganta tayi tsami tun a shekarun baya tsakanin kungiyar da gwamnatin shugaba Buhari tun bayan da yan kungiyar suka yi kicibis da ayarin sojojin kasar nan, inda haduwar tayi munin…
Read More...
Read More...
Nigeri Da Holland Zasu Yi Hadaka Don Cigaba – Osinbajo
emi Osinbanjo ya ce gwamnatin Najeriya tana bullo da hanyoyin samar da ayyukan yi ga matasa da nufin inganta tattalin arzikin kasa.
Read More...
Read More...
Ma’aikatan Jigawa Sun Shiga Tasku, Albashi Babu Tabbas
Gwaman jihar Jigawa, Alhaji Muhammadu Badaru Abubakar ne yayi wannan gargadin na matsalar da za a fuskanta.
Read More...
Read More...
Sanata Mai Mari Elisha Abbo Ya Musanta Zargin Cin Zarafin Wata Mata
Sanata Elisha
Abbo mai wakiltar Adamawa ta Arewa ya musanta zargin cin zarafi da aka yi masa
wanda ‘yansanda suka shigar gaban kotu.
An gurfanar da
sanatan ne ranar Litinin, a gaban!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Ruwa Yayi Gyara a Jigawa, Gidaje 50 Sun Rushe, Mutane 200 Sun Rasa Matsugunnai
Ambaliyar ruwa
ta rusa sama da gidaje 50 tare da raba mutane sama da 200 da matsugunnansu a
Yalleman da Dakayyawa na Karamar Hukumar Kaugama a Jihar Jigawa.
Kamfanin dillancin!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Wani Shaida Ya Faɗawa Kotu Yadda APC Tayi Maguɗi a Zaɓen Shugaban ƙasa a Jigawa
Wani shaidar jam’iyyar PDP, Mohammed Tata ya faɗa wa Kotun Sauraron Ƙorafe-ƙorafen Zaɓen Shugaban Ƙasa cewa tilasta masa aka yi ya sa hannu a wani kwafin sakamakon zaɓen Shugaban Ƙasa!-->…
Read More...
Read More...
Sabbin Naɗanaɗen Buhari An Rufe Kura Da Fatar Akuya
Shugaba Muhammadu Buhari ya sake naɗa Injiniya Boss Mustapha a matsayin Sakataren Gwamnatin Tarayya, SGF da Abba Kyari a matsayin Shugaban Ma’aikatan Fadar Shugaban Ƙasa, CoS.
!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Masu Neman Aikin Dansanda 8,062 Ke Halartar Tantancewa A Jigawa
Rundunar Yansandan Jahar Jigawa tace a kalla masu neman aikin Dansanda 8,062 ne suke halartar aikin tantancewa domin daukar su aikin dansanda.
Jami’in hulda da jama’a a rundunar,!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Majalisar Dattijai Zata Nemo Mafita Ga Matsalar Karancin Zuwan Yara Makaranta
Yace matsalar yaran dake barin makaranta tana bukatar kulawa ta musamman a wajensa, a matsayinsa na tsohon malamin jami’a, sannan kuma wannan sabuwar majalisar ta 9 zatayi kokarin ganin…
Read More...
Read More...
Shugaba Buhari Ya Bayyana Wadanda Zasu Taimaka Masa A Mulkinsa
Shugaba Buhari yace yana bukatar ingattacciyar majalisar zartarwa da zata taimaka masa wajen cika alkawarukan daya dauka ga ‘Yan Najeriya.
Shugaban ya fadi hakanne a
lokacin daya!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...