Browsing Category
Siyasa
Kotu Ta Soke Zaɓen Sanata Dino Melaye
Wata kotun sauraron kararkin zaɓe da ke zaune a birnin Lokoja a jihar Kogi ta soke zaɓen sanatan Kogi ta Yamma Dino Melaye.
A lokacin da ya ke yankin hukuncin alƙalin kotun ya!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Labari Mai Daɗi: Nan Da Lokaci Kaɗan Matatun Fetir Ɗin Najeriya Zasu Dawo Aiki Baki Ɗaya
Gwamnatin Tarayya tace ta fara aikin gyaran matatun man fetur, farawa da matatar man fetur ta Fatakwal domin cimma burin shekarar 2023 na ganin cewa dukkan matatun na aiki yadda ya!-->…
Read More...
Read More...
Sule Lamiɗo Ya Baƙunci Garin Hadejia Don Miƙa Saƙon Ta’aziyyar Rasuwar Jigogin Yankin da suka…
Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Alhaji Sule Lamido, ya kawo ziyarar ta’aziyya ga iyalan marigari Alhaji Garba Danjani Hadejia, wanda ya rasu ranar Litinin da dare, bayan gajeriyar jinya.
!-->!-->…
Read More...
Read More...
Zamu Bayar Da Haɗin Kai Ga Duk Masu Burin Kawo Cigaban Jigawa – Gwamnati
Gwamnatin jihar Jigawa ta ce a shirye take ta mara baya ga duk wata kungiya da hukumomin bada tallafin ayyukan gona, domin cimma burin gwamnati na bunkasa ayyukan gona a jihar.
!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
An Duƙufa Wajen Nemowa Ƴan Mata Da Almajirai Mafita
Wata kungiya mai suna Crowd Funding Initiative Mafita, mai aiki a jihohin Kaduna da Kano da Katsina da kuma Jigawa, ta shirya taron bita kan inganta rayuwar ‘yanmata da almajirai a!-->…
Read More...
Read More...
Buhari Ya Ƙalubalanci Ministocin Da Aka Rantsar Su Ɗora Kan Nasarorin Da Gwamnatinsa Ta Samu A Baya
Shugaba Buhari ya hori ministocin da su tashi tsaye wajen inganta tattalin arziki, yakar rashawa, tare da kafa Najeriyar da zata samar da ayyukan yi ga marasa aikinyi miliyan 20.
!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Jerin Jihohin Sabbin Ministocin Buhari
A yau ne shugaban ƙasa Muhammadu Buhari Ya Rantsar Da Sabbin Ministoci tare da basu ofisoshin da zasu riƙa masa a mulkinsa na biyu. Wasu daga cikin tsoffin ministocin da basu dawo ba!-->…
Read More...
Read More...
Ya Salam: Ambaliyar Ruwa Ta Hallaka Mai Ciki Da Wasu Mutane 9 A Jigawa
Mamakon ruwan sama da aka tafka a wasu sassa na jihar Jigawa ya yi sanadiyyar mutuwar mutane 10 a kananan hukumomi 3 na jihar.
Cikin wadanda suka rasa rayukan nasu hadar da wata!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
An Raba Kuɗi sama da Naira Miliyan 94 ga Matasa Marasa Aiki A Jigawa
Jagoran shirin aikin gona na Fadama kashi na 3, a jihar Jigawa, Alhaji Aminu Isah, yace shirin ya raba Naira Miliyan 94 da Dubu 400, ga matasa marasa aikin yi, su 253, a jiharnan,!-->…
Read More...
Read More...
Gwamnatin Jigawa na Duba Yiwuwar Tashin Garin Daƙayyawa a Karamar Hukumar Kaugama
Gwamnatin Jihar Jigawa na duba yiwuwar tashin garin
Dakayyawa a Karamar Hukumar Kaugama, a mayar da shi zuwa wani waje daban mai
tudu, sanadiyyar iftila’in ambaliyar ruwan dake abbadar!-->…
Read More...
Read More...