Browsing Category
Siyasa
Kwalliya Na Biyan Kuɗin Sabulu Kan Rufe Iyakokin Najeriya – Buhari
Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari, ya ce kwalliya na biyan kudin sabulu dangane da matakin gwamnatinsa na wucin gadi kan rufe kan iyakokin kasar na kasa.
Shugaba Buhari ya bayyana haka!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Shekaru 15 Masu Zuwa Darajar Fetur Za Ta Karye A Duniya – Gwamna Badaru
Gwamnan jihar Jigawa Alhaji Muhammadu Badaru Abubakar ya ce nan da shekrau 15 masu zuwa man fetur zai rasa darajarsa a fadin duniya.
Gwamna Muhammad Badaru Abubakar ya furta hakan!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Atiku Ba Labari, Kotu Ta Bashi Rashin Nasara
A yau ne Kotun Sauraron Ƙorafe-ƙorafen Zaɓen Shugaban Ƙasa ta yi watsi da ƙarar da Atiku Abubakar, ɗan takarar Shugaban Ƙasa na jam’iyyar PDP da jam’iyyar suka shigar, inda suke!-->…
Read More...
Read More...
Wataƙil Atiku Ya Zamo Shugaban Ƙasa Gobe
Kotun Sauraren ƙararrakin zaɓen shugaban ƙasa ta ce a gobe Laraba 11 ga watan Agusta za ta zartar da hukunci akan ƙarar da Atiku ya kai shugaban ƙasa Muhammad Buhari, jam’iyyar APC da!-->…
Read More...
Read More...
Majalisar Legas ta yi Alla-wadai da sakin ƴan Arewa 123 da aka kama a jihar
Majalisar dokokin jihar Legas ta yi Alla-wadai da sakin 'yan asalin jihar Jigawa 123 da hukumar tabbatar da tsari a jihar ta kama yayin da suke shiga jihar.
Shugaban masu rinjaye a!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Mutanen Da Ambaliyar Ruwa Ta Yiwa Ɓarna A Jigawa Sun Samu Tallafin NEMA
Hukumar bada agajin gaggawa ta Kasa NEMA ta bayar da kayan amfani gona ga mutane 9,000 da ambaliyar ruwa ta shafa a shekarar 2018 a karamar Hukumar Kirikasamma da ke nan Jihar Jigawa.
!-->!-->…
Read More...
Read More...
Yobe Tabi Layi Zata Tura Ɗalibai Ƙatare Domin Karatu
Gwamnatin jihar Yobe tace zata dauki nauyin dalibai 228, su samu digiri a bangaran karatun aikin likita wato Medicine da Paramedics da kuma Engineering a shekara mai zuwa.
Gwamnan!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Sakon Gwaman Jigawa Na Bikinta Shekaru 28 da Kafuwa
Gwamna Muhammad Badaru Abubakar ya aike da sakon taya murna
ga alummar jihar Jigawa bisa cikarta shekaru 28 da kafuwa
A sakonsa na cikar jihar shekaru 28, Gwamna Badaru Abubakar ya!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
EFCC Zata Bankado Karin Wasu Masu Aikata Laifi
Hukumar Yaki da masu yiwa tattalin arziki zagon kasa ta
EFCC tace za a gano karin wasu masu laifi, kasancewar ana cigaba da bincike
akan ‘yan Najeriya 80 da hukumar binciken kasar!-->…
Read More...
Read More...
Osinbajo Ya Jagoranci Zaman Kwamitin Tattalin Arziki Karon Farko A Next Level
Mataimakin Shugaban Kasa, Yemi Osinbajo, ya jagorancin
zaman kwamitin tattalin arziki a wannan zangon na biyu na shugaban kasa Muhammadu
Buhari, mai taken kudirorin Next Level akan!-->…
Read More...
Read More...