Browsing Category
Siyasa
Yajin Aiki: ASSU Da Gwamnati Zasu Zauna Don Tattaunawa
Kungiyar malaman jami’o’in kasarnan, ASUU, tare da
gwamnatin tarayya zasu zauna a yau Talata, domin shawo kan yajin aikin gargadi
da malaman ke yi a halin yanzu.
An tabbatar da!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Jawabin Sarkin Kano Kan Matsalolin Arewa Da Suka Jawo Cece-Kuce
Mai Martaba Sarkin Kano, Mallam Muhammadu Sanusina II yace ‘yan Arewana daf da ruguza kawunansu matukar suka kasa magance dumbin matsalolin dake fuskantarsu.
Sarki Sanusi wanda yayi!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Dan Majalisa Ya Bayarda Tallafin Fam Din Jamb Ga Dalibai 200 A Jigawa
An gabatar da taron tallafawa Dalibai 200 da fam din Jamb a karamar hukumar Hadejia, wanda dan majalisar jiha mai wakiltar karamar hukumar Hadejia Barr. Abubakar Sadik Jallo ya!-->…
Read More...
Read More...
Shawarar Da Yan Majalisa Suka Bawa Shugaba Buhari Don Shawokan Matsalar Tsaro
Shugaba Muhammadu Buhari ya tattauna da shawagabannin majalisar dokoki kan kalubalen da Najeriya ke fusanta kan al'amuran tsaro jiya, a Abuja.
Yayinda suka amince da cewa za suyi!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Kalli Hotunan Buhari Da Shugaban Ƙasar Rasha Vladmir Putin
A cigaba da gudanar da taron karfafa dankon dangantaka tsakanin nahiyar Afrika da ƙasar Rasha a taron Russia-Africa Forum yau ga wasu daga cikin hotunan da aka dauka yau yayin taron.
!-->!-->…
Read More...
Read More...
Cikakken Bayanin Yadda Gwamnati Da Ƙungiyar Suka Cimma Matsaya
Bayan kwanaki suna zazzafar tattaunawa, Gwamnatin Najeriya da Ƙungiyar Ƙwadago sun cimma matsaya bisa tsarin da ya kamata a bi wajen biyan sabon mafi ƙarancin albashi.
An shafe!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Babbar Magana: Kotun Ɗaukaka Ƙara Ta Soke Zaɓen Dino Melaye
A ranar Juma’a ne Kotun Ɗaukaka Ƙara ta soke zaɓen Sanata Dino Melaye, sanata mai wakiltar Kogi ta Yamma a Majalisar Dattijai.
“Yanzu-yanzu nayi rashin nasara a Kotun Ɗaukaka Ƙara,!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Sai An Rage Ma’aikata Kafin A Fara Biyan Mafi Ƙarancin Albashi- Ngige
A jiya Alhamis ne Ministan Ƙwadago Da Samar Da Aikin Yi, Dakta Chris Ngige, ya ce buƙatar Ƙungiyar Ƙwadago na neman sabon mafi ƙarancin albashi zai sa Gwamnatin Tarayyar ta kashe!-->…
Read More...
Read More...
Duba Sunayen Mutane 11 Da Badaru Zai Naɗa Kwamishinoni
A yau ne gwamnan jihar Jigawa Muhammad Abubakar Badaru ya miƙawa Majalisar dokokin jihar sunayen mutane 11 Waɗanda zai naɗa muƙamin kwamishinoni.
Kakakin majalisar, Idris Garba!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Abin Mamaki: Gwamnan Kaduna Ya Sa Ɗansa A Firamaren Gwamnati
A ranar Litinin ne Gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufa’i ya sa ɗansa mai shekaru shida da haihuwa, Abubakar Al-Siddique El-Rufa’i a makarantar firamare mallakin Gwamnatin Jihar, Kaduna!-->…
Read More...
Read More...