Browsing Category
Siyasa
Ma’aikatan Jihar Jigawa Zasu sake zaman Gida na Mako Biyu
Shugaban kwamatin yaki da cutar na jihar kuma kwamishinan lafiya Dtr. Abba Zakar, shine ya sanar da hakan ga manema labarai a jiya talata a birnin Dutse.
Read More...
Read More...
Jihar Jigawa ta kaddamar da biyan hakkokin magadan maa’ikatan da suka rasu a bakin aiki Naira…
Babban Akanta na asusun, Mallam Kamilu Aliyu Musa ya sanar da hakan yayin kaddamar da aikin biyan a gidan ‘yan fansho a Dutse, a madadin sakataren zartarwa na asusun Alhaji Hashim Ahmed…
Read More...
Read More...
An yi rabon kayan Tallafi ga waɗanda suka zauna a gida a Kazaure
Shugaban Karamar Hukumar Alhaji Jamilu Uwaisu Zaki ya sanar da hakan ga manema labarai a Dutse.
Read More...
Read More...
Jigawa Ta Rungumi Tsarin koya Karatu daga Gida
Shugaban Hukumar ilimi matakin farko na Jiha, Alhaji Salisu Muhammad Birniwa wanda ya bada wannan shawara, ya ce an bullo da shirin ne domin cike gibin karatun dalibai sakamakon zama a…
Read More...
Read More...
Shin Da gaske Likitocin China da suka zo Nijeriya na Dauke da Korona?
Ministan labarai da al’adu, Alhaji Lai Muhammad, wanda daya ne daga cikin membobin kwamitin ya karyata labarin da ake yadawar.
Read More...
Read More...
Fursunoni sun samu yanci saboda Korona a Katsina
Babban alkalin Jihar Katsina, Mai shari’a Musa Abubakar
Danladi, ya bayar da umarnin sakin fursunoni 185 daga gidajan yarin da ke fadin
jihar, wani bangare na dakile yaduwar cutar!-->…
Read More...
Read More...
Gwamnan Jigawa Yayi Alkawarin Samar da Kayan jin kai ga al’umma Saboda Korona
Sanarwar hakan ta fito ta bakin gwamnan jihar Jihar nan Alhaji Muhammad Badaru Abubakar, a yayin da yake jawabi ga manema labarai bayan taron masu ruwa da tsaki a dakin taro na Ahmadu…
Read More...
Read More...
Gwamnonin Arewa Na Bukatar Kudade Masu Kauri Daga Gwamnatin Tarayya Domin dakile Korona
Kungiyar Gwamnonin Arewa tana bukatar kudade na musamman
daga gwamnatin tarayya domin dakile yaduwar COVID-19 a yankin Arewa.
Shugaban kungiyar kuma gwamnan jihar Filato, Simon!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Ranar Juma’a Babu Aiki A Nijeriya
Ministan harkokin cikin gida, Rauf Aregbesola, shine ya ayyana hutun a madadin gwamantin tarayya, cikin wata sanarwa da babar sakatariyar ma’aikatar, Georgina Ehuria, ta fitar a Abuja.
Read More...
Read More...
Gwamna Muhammad Baduru ya ƙaddamar da kwamitin ko ta kwana Saboda Korona
Gwamnatin jihar Jigawa ta kafa kwamiti mai mutane 19 domin zama cikin shirin a dalilin rahotanni ƙaruwar masu kamuwa da cutar Korona a Nijeriya
A yau ne dai aka wayi gari da samun!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...