Browsing Category
Siyasa
Obasanjo ba shugaban da za a yi koyi da shi bane – Gwamnatin Tarayya
Gwamnatin tarayya ta ce tsohon shugaban ƙasa Olusegun Obasanjo ba shugaba ba ne da za a yi koyi da shi a fannin gudanar da mulki da ma sauran harkokin shugabanci.
Gwamnatin ta yi wa!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Mutum 7 sun mutu yayin zanga-zangar bayan zaɓe a Mozambique
Aƙalla mutum bakwai ne suka mutu yayin da wasu da dama suka jikkata a zanga-zangar da ta ɓarke bayan zaɓen da aka gudanar ranar 13 ga watan Nuwamba a lardin Nampula da ke arewacin!-->…
Read More...
Read More...
Da yiwuwar Amurka ta fitar da hannunta daga yaƙe-yaƙen ƙasashen ƙetare
Yayin da Donald Trump ke ci gaba da naɗe-naɗen muƙamai, kafofin watsa labaran Amurka sun yi hasashen cewa zai ba wa sanatan Florida, Marco Rubio muƙamin sakataren harkokin waje.
!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Yau ake cika shekaru 10 da zanga zangar da ta kawar da shugaban kasar Burkina Faso
Yau ake cika shekaru 10 da zanga zangar da ta kawar da shugaban kasar Burkina Faso Blaise Compaore daga karagar mulki bayan ya kwashe shekaru 27 a karagar jagorancin kasar.
Wasu!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Majalisar Dattawa ta ɗage zaman tantance sababbin ministocin Tinubu
Majalisar Dattawan Najeriya ta ɗage zaman da ta shirya yi a yau Talata na tantance sababbin ministocin da Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya zaɓa, zuwa gobe Laraba 30 ga watan Oktoba, 2024,!-->…
Read More...
Read More...
Zaben Amurka: Mutum Miliyan 32 sun kaɗa ƙuri’arsu a zaɓen farko
Masu zaɓe fiye da miliyan 32 sun kaɗa ƙuri'arsu a sahun farko na zaɓen na bana kamar yadda ɗakin sa ido kan zaɓe na jami'ar Florida.
Kimanin mutum miliyan 15 na waɗanda suka yi!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
APC ta shawarci Sanata Ali Ndume kan ya riƙa gabatar da ƙorafin sa kai tsaye ga Bola Tinubu
Jam'iyyar APC mai mulki ta shawarci tsohon mai tsawatarwa na majalisar dattawa, Sanata Ali Ndume kan ya riƙa gabatar da ƙorafin sa kai tsaye ga shugaba Bola Tinubu, a madadin fita fili!-->…
Read More...
Read More...
Kotu ta dakatar da majalisar ƙolin PDP daga cire shugaban riƙo na jam’iyyar
Babbar kotun tarayya da ke Abuja ta dakatar da kwamitin amintattu BOT da majalisar ƙolin jam'iyyar PDP daga cire Umar Damagun a matsayin shugaban riƙo na jam'iyyar.
Mai shari'a!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Gwamnan Jihar Filato ya rantsar da zaɓaɓɓun shugabanni ƙananan hukumomin jihar
Gwamnan Jihar Filato ya rantsar da zaɓaɓɓun shugabanni ƙananan hukumomin jihar Filato 15 a cikin 17 da ake da su a jihar.
Gwamnan Jihar Filato Barista Caleb Mufwang ya rantsar da!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Hukumar Zaɓe ta PLASIEC ta sanar sakamakon zaɓen ƙananan hukumomin Jihar Filato
Hukumar Zaɓe ta Jihar Filato PLASIEC ta sanar sakamakon zaɓen ƙananan hukumomin jihar, da ta gudanar a ranar Larabar nan da ta gabata.
Sakamakon zaɓen, ya nuna cewa Jam’iyyar PDP ta!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...