Browsing Category
Labarai
Kudurin kara yawan kananan hukumomin Jihar Legas daga 20 zuwa 57 ya tsallake karatu na biyu a zauren…
Ana kokarin amincewa da kudirin dokar da ke neman kara yawan kananan hukumomin Jihar Legas daga 20 zuwa 57, bayan da ya tsallake karatu na biyu a zauren Majalisar Wakilai a jiya…
Read More...
Read More...
Tinubu ya amince da yin sabbin nade-nade guda hudu
Shugaba Bola Tinubu ya amince da nadin sabbin mambobi hudu a majalisar gudanarwar Hukumar Raya da Kula da Abubuwan da Aka Samar a kasa (NCDMB).
A wata sanarwa da mai ba…
Read More...
Read More...
Ban san ko zan tsaya takarar shugabancin kasa a shekarar 2027 ba – Atiku
Tsohon Mataimakin Shugaban Kasa, Atiku Abubakar, ya bayyana cewa bai san ko zai tsaya takarar shugabancin kasa a shekarar 2027 ba.
Atiku ya yi wannan bayani ne a wata hira da…
Read More...
Read More...
Tinubu ya taya Goodluck Jonathan murna kan lashe kyautar “Sunhak Peace Founders Award” na shekarar…
Shugaban kasa Bola Tinubu ya taya tsohon Shugaban Kasa Goodluck Jonathan murna kan lashe kyautar “Sunhak Peace Founders Award” na shekarar 2025.
Mai ba Shugaban Kasa shawara…
Read More...
Read More...
Waɗanda suka turo ƙorafin yi wa Natasha kiranye ba su saka adireshinsu ba
Hukumar zaɓen Najeriya, Inec ta bayyana cewa waɗanda suka tura koke da takardun sanya hannu kan batun yi wa sanata mai wakiltar Kogi ta tsakiya, Natasha Akpoti Uduaghan kiranye ba su…
Read More...
Read More...
Za a biya masu yi wa kasa hidima NYSC bashin alawus ɗinsu
Kakar masu yi wa ƙasa hidima wato NYSC za ta yanke saƙa a Najeriya, bayan da gwamnatin ƙasar ta yi alkawarin biyan su cikon alawus mafi ƙaranci na watannin baya da ba a biya su ba.
…
Read More...
Read More...
Ƙungiyoyin ƙwadago sun yi barazanar ɗaukar mataki kan dokar ta-ɓaci Rivers
Ƙungiyoyin ƙwadago na NLC, TUC da JNC reshen jihar Rivers sun yi barazanar ɗaukar mataki muddin gwamnatin Najeriya ba ta janye dokar-ta-ɓaci a jihar Rivers ba.
Shugabannin…
Read More...
Read More...
An miƙa wa hukumar INEC ƙorafin yi wa Sanata Natasha kiranye
Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta Najeriya, INEC ta karɓi ƙorafi daga wasu daga cikin mutanen yankin Kogi ta Tsakiya, inda suke buƙatar hukumar ta shirya musu zaɓen kiranye ga Sanata…
Read More...
Read More...
An kama masu zanga-zanga 1,133 a Turkiyya cikin kwana biyar
An kama masu zanga-zanga sama da 1,100 tare da tsare su saboda gudanar da zanga-zangar nuna adawa da kama Magajin Garin Istanbul, Ekrem Imamoglu.
An kama Imamoglu ne a ranar Laraba…
Read More...
Read More...
Ba lallai ba ne haɗakar ƴan siyasar Najeriya ta yi tasiri – Shekarau
Ɗaya daga cikin jagororin siyasa a arewacin Najeriya, tsohon gwamnan jihar Kano Malama Ibrahim Shekarau, ya ce ba lallai ba ne haɗakar da wasu manyan ƴan siyasar ƙasar ke yi don…
Read More...
Read More...