Browsing Category
Jigawa
Wani Shaida Ya Faɗawa Kotu Yadda APC Tayi Maguɗi a Zaɓen Shugaban ƙasa a Jigawa
Wani shaidar jam’iyyar PDP, Mohammed Tata ya faɗa wa Kotun Sauraron Ƙorafe-ƙorafen Zaɓen Shugaban Ƙasa cewa tilasta masa aka yi ya sa hannu a wani kwafin sakamakon zaɓen Shugaban Ƙasa!-->…
Read More...
Read More...
Sabbin Naɗanaɗen Buhari An Rufe Kura Da Fatar Akuya
Shugaba Muhammadu Buhari ya sake naɗa Injiniya Boss Mustapha a matsayin Sakataren Gwamnatin Tarayya, SGF da Abba Kyari a matsayin Shugaban Ma’aikatan Fadar Shugaban Ƙasa, CoS.
!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Da Alamun Samun Ambaliyar Ruwa – NEMA
Hukumar Agajin Gaggawa ta Kasa (NEMA) ta shawarci mutanen dake zaune a gabar kogunan Kwara da Binuwai a Jihohin Adamawa da Taraba da su sauya matsugunnai saboda gujewar ambaliyar ruwa.!-->…
Read More...
Read More...
Matsalar Kashi A waje, An Kaiwa Jigawa Agaji
Jami’in dale kula da shirin tsaftar ruwansha na yankin Birniwan Alhaji Isyaku Umar ne ya tabbatar da haka ga manema labarai a yau Alhamis.
Read More...
Read More...
Masu Neman Aikin Dansanda 8,062 Ke Halartar Tantancewa A Jigawa
Rundunar Yansandan Jahar Jigawa tace a kalla masu neman aikin Dansanda 8,062 ne suke halartar aikin tantancewa domin daukar su aikin dansanda.
Jami’in hulda da jama’a a rundunar,!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Sabbin Shugabannin Ƙananan hukumomi 27 na Jihar Jigawa Sun San Matsayinsu
Shubagan Hukumar Zaben ya mika sakon godiya ga jam’iyyun siyasa da jami’an tsaro da kuma kungiyoyin tallafi na kasa da kasa musamman wata gidauniyar tallafawa harkokin zabe ta kasa da…
Read More...
Read More...
Bayan Dogon Jira, Buhari ya Zaɓi Ministoci
Tun bayan sake zabar Shugaban kasa Muhammadu Buhari a karo na biyu aka yi ta zuba ido don ganin ko su wa zai sake zaba a matsayin Ministocinsa.
Shugaba Buhari dai yayi jan kafa a!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
INEC Ta Duƙufa wajen Gano Kurakuran Zaɓen 2019 Domin Gyara A 2023
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa ta ce duba matsalolin da aka fuskanta yayin zaben 2019 da ya gabata zai taimaka wajen samun gyare gyare a babban zaben 2023 dake tafe.
Jami’in!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
An Gwangwaje Wata Sakandire Da Kyautukan Kayan Karatu
Wata kungiya mai fafutukar inganta ilimi tun daga tushe a Hadejia mai suna Give North Educatioon ta kai ziyara ga makarantar Sakandiren Gwamnati ta Sambo.
Ziyarar dai na daga cikin!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
An Karrama wasu Masu Yiwa Ƙasa Hidima A Gombe
Hukumar yiwa kasa hidima reshen jihar Gombe ta bada lambar yabo ga masu yiwa kasa hidima a jihar 12 daga cikin 1045 da suka samu horo na 2018 rukunin B kashin farko.
Jami’an hukumar!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...