Browsing Category
Jigawa
Rahoto: Yaya Farashin Raguna Da Shanu A Sallar Layyar Bana?
Wani binciken kamfanin dillancin labarai na kasa ya nuna
yadda farashin dabbobi bai tashi ba a kasuwannin Shuwarin da Sara da Gujungu,
duk anan Jihar Jigawa, cikin kasa da sati 1 kafin!-->…
Read More...
Read More...
An Kammala Jigilar Alhazan Nijeriya, Duba Don Sanin Adadinsu
Hukumar Alhazai ta Kasa ta bayar da sanarwar kawo
karshen jigilar maniyyata daga Najeriya
zuwa aikin Hajjin Bana a Saudiyya.
Sanarwar na cikin jawabin da aka bawa kamfanin!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
An Tashi Rugagen Fulani Tare Da Kwace Gonakinsu, A Garin Chiroma Dake Jigawa Domin Samar Da Wajen…
An tashi rugagen Fulani tare da kwace gonakinsu, a Garin
Chiroma dake Karamar Hukumar Gagarawa ta jihar Jigawa, domin samar da wajen
noman rake, na kamfanin sukari mallakar mai!-->…
Read More...
Read More...
An GwanGwaje Alhazan Garin Auyo Na Jigawa
Shugaban Karamar Hukumar Auyo, Alhaji Umar Musa Kalgwai, ya bayar da kyautar Riyal 50, kimanin Naira 4,812 ga dukkan maniyyata 26 da suka fito daga yankin Karamar Hukumar.
Musa!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Ga Mari Ga Tsinka Jaka: Mazauna Takur A Dutse Sunyi Zanga-Zanga Kan Tsada Da Yawan Dauke Wutar…
Mazauna Unguwar Takur a Birnin Dutse, sun bazama zuwa ofishin Kamfanin Rarraba Wutar Lantarki Shiyyar Kano (KEDCO), na yankin Dutse, domin zanga-zanga akan yawaitar dauke wutar!-->…
Read More...
Read More...
Dalibai 27,960 Ake Ciyarwa A Makarantun Firamaren Gumel
Akalla yara
yan makarantar firamare 27,960 ake ciyarwa a Karamar hukumar Gumel ta Jihar
Jigawa karkashin shirin ciyar da dalibai yan makaranta na gwamnatin tarayya.
Jagoran
shirin a!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Yara 55,774 Aka Yiwa Allurarar Riga Kafin Cutar Polio A Jigawa
Hukumar kiwon lafiya ta jihar jigawa (JPHCDA) tace ta yiwa kananan yara 55,774 allurara riga kafin kamuwa da cutar Shan inna a karamar hukumar Mallammadori a watan Afrilu.
Babban!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Jahohi Da Sunayen Mutanan Da Majalisa Ta Kammala Tantancewa Domin Naɗawa Ministoci
A cikin kwanaki 5 Majalisar Dattijai ta tantance mutane 43 da shugaban kasa Muhammadu Buhari ya mika mata. 22 daga ciki dai kawai Ruku'u aka ce suyi su tafi an gama da su sun haye.
!-->!-->…
Read More...
Read More...
Wayyo: An samu Mummunan Haɗarin Mota a Hanyar Maigatari
A ƙalla mutane bakwai ne suka rasa rayukansu a wani haɗarin mota da ya afku a hanyar Maigatari a ƙaramar hukumar Maigatari dake jihar Jigawa.
Mai magana da yawun Rundunar ‘Yan!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Gwamnatin Jigawa Zata Yi Hobbasa Kan Matsalar Ambaliyar Ruwa
Gwamantin jihar
Jigawa ta jadadda kudurinta na kawo karshen matsalar ambaliyar ruwa dake
addabar alummar jihar.
Mataimakin
gwamnan jiha, Alhaji Umar Namadi,
ya bayyana haka a!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...