Browsing Category
Ilimi
Darasin Korona: Nijeriya zata fara zuba Makudan Kudade Don Binciken Magunguna
Bugu da kari Shugaba Buhari, ya amince da karin kudin hukumar na shekarar 2020 zuwa naira biliyan 7 da miliyan 5, sabanin naira biliyan 3 da yake a baya.
Read More...
Read More...
Dabarun yin rubutu mai ma’ana a kafar yada labarun Zamani (social media)
Kada ka zama kamar mahaukacin kare da komai ya gani zai yi ta yin haushi a Social Media babu dalili, ka tabbatar abinda ka rubuta zai amfane ka ko waninka.
Read More...
Read More...
Shawarwari 5 ga masu son fara koyon ilimin haɗa manhajin Kwamputa (programming)
Wadannan shawarwari ne a takaice da zasu iya taimakawa idan ka san su kafin ka fara koyon programming. Sai dai a kullum abunda ake kara fadakar damu dashi juriya, hakuri da kuma…
Read More...
Read More...
Gwamnatin Jigawa zata sharewa Jama’ar Kazaure Hawaye kan matsalar Ruwa da aikin Miliyan 529
Gwamnatin Jihar Jigawa tana gudanar da aikin shimfida
bututun samar da ruwan sha mai tsawon kilomita 28 kan kudi naira miliyan 529 a
garin Kazaure.
Manajan Daraktan hukumar samar da…
Read More...
Read More...
Dab Ake Da samar da maganin Korona a Nijeriya
Kamfanonin sun yi ikirari daban-daban, wadanda suka hada da samar da maganin cutar corona kai tsaye zuwa samar da maganin da zai warkar da alamun cutar.
Read More...
Read More...
Almajirai 2,000 ne za’a Kwashe daga Kano Don mayar da su Jihohinsu
Yace makasudin killace almajiran gabanin mikasu jihohinsu na asali, shine tabbatar da cewar suna cikin koshin lafiya, inda wadanda yan asalin jihar Kano ne daga cikinsu, za’a mikasu ga…
Read More...
Read More...
Za’a Hana Almajirai Bara a Jigawa Saboda Korona
Gwamna Muhammad Badaru Abubakar ya bayyana haka a jawabin da ya yiwa al’ummar jihar nan dangane da samun rahotan bullar cutar corona.
Read More...
Read More...
Akwai Gudummawar da ƙere-ƙere da Fasahar Sadarwa Zasu Bayar Wajen Yaƙi Da Korona – NITDA
Majalisar dinkin duniya dai ta sanya ranar 21 ga watan Afrilun kowacce shekara, domin tunawa da irin gudun mawa da kere kere zamani ya bayar, wajen saukaka rayuwa, dama magance…
Read More...
Read More...
Bana Babu Tafsiri Ko Wani Wa’azi Da Zai Tara Mutane Wuri Guda A Ramadan – Sarkin Musulmai
A wata sanarwa wacce sakataren Jama’atul Nasril Islam, Dr. Khalid Abubakar Aliyu ya fitar, Sarkin Musulman ya bukaci dukkan musulmai da suyi sallolinsu a gida, kasancewar baza su…
Read More...
Read More...
Jigawa Ta Rungumi Tsarin koya Karatu daga Gida
Shugaban Hukumar ilimi matakin farko na Jiha, Alhaji Salisu Muhammad Birniwa wanda ya bada wannan shawara, ya ce an bullo da shirin ne domin cike gibin karatun dalibai sakamakon zama a…
Read More...
Read More...