Browsing Category
Labaran Duniya
Dumamar yanayin a duniya ya zarta digiri 1.5 cikin shekara daya
Masana kimiyyar yanayi a Turai sun bayar da wasu kwararan hujjoji da ke tabbatar da cewa har yanzu ba a cimma muhimman manufofin da kasashen duniya suka amince ba na rage dumamar!-->…
Read More...
Read More...
Majalisa ta yi kira da a gaggauta daukar matakan shawo kan tsadar rayuwa a Najeriya
A jiya ne majalisar wakilai ta yi kira ga gwamnatin tarayya da ta gaggauta daukar matakan shawo kan tsadar rayuwa tare wadda tay mummunar illa ga ‘yan Najeriya.
‘Yan majalisar sun!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Shugabannin kasashe 27 sun amince da bayar da tallafin dala biliyan 50 ga Ukraine
Dukkan shugabannin kasashe membobin tarayyar turai 27 sun amince da bayar da tallafin dala biliyan 50 ga Ukraine bayan kasar Hungary taki amince da matakin.
Shugaba Voladymyr!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
An tabbatar da mutuwar wasu mutum uku sakamakon fashewar gas ɗin girki a Nairobi
Mutum uku aka tabbatar da mutuwarsu yayin da sama da 300 suka jikkata sakamakon wata mummunar fashewar gas ɗin girki a Nairobi babban birnin ƙasar Kenya.
Mai magana da yawun!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Najeriya ta bayyana damuwa kan ficewar Mali, Burkina Faso da Nijar daga ECOWAS
Najeriya ta bayyana damuwa kan kalaman gwamnatin sojin Jamahuriyar nijar na ayyana ficewa kasashen Mali da Burkina Faso daga kungiya raya tattalin arzikin kasashen yammacin Afrika!-->…
Read More...
Read More...
Sudan ta Kudu ta karɓi sama da mutane rabin miliyan da ke gudun hijira daga Sudan
Hukumar jin ƙai ta Majalisar Dinkin Duniya ta ce Sudan ta Kudu ta karɓi sama da mutane rabin miliyan da ke gudun hijira daga makwabciyarta Sudan.
A cikin rahotonsa na baya-bayan nan!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Netanyahu ya shaida wa Amurka cewa yana adawa da kafa ƙasar Falasɗinawa
Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu ya ce ya shaida wa Amurka cewa yana adawa da kafa ƙasar Falasɗinawa da zarar an kawo ƙarshen rikicin Gaza.
A wani taron manema labarai,!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Akwai bukatar a mayar da kwamitin tsaro na majalisar dinkin duniya tsarin dimokuradiyya
Ministan Harkokin Waje, Ambasada Yusuf Maitama Tuggar, ya ce akwai bukatar a mayar da kwamitin tsaro na majalisar dinkin duniya tsarin dimokuradiyya, yana mai cewa Najeriya da yawan!-->…
Read More...
Read More...
Yawan al’ummar kasar China ya sake raguwa a shekara ta biyu a jere
Yawan al'ummar kasar China ya sake raguwa a shekara ta biyu a jere Alkaluma sun nuna cewa an samu raguwar yawan mutane miliyan biyu a bara fiye da ninki biyu na raguwar da aka samu a!-->…
Read More...
Read More...
Hukumomin Uganda na tsare da tsohon mataimakin ministan harkokin tsaron cikin gidan Kenya
Hukumomin Uganda na tsare da tsohon mataimakin ministan harkokin tsaron cikin gidan Kenya Stephen Tarus bisa zargin safarar zinare zuwa cikin ƙasar ta hanyar amfani da takardun jabu.
!-->!-->…
Read More...
Read More...