Browsing Category
Labaran Duniya
Sama da mutane 2,100 ne suka mutu a girgizar kasa a kasar Moroko
Ma'aikatan agaji daga kasashen waje sun isa Moroko domin taimakawa takwarorinsu na kasar a aikin ceton wadanda girgizar kasa ta sanya suka makale a baraguzan gini ko tsaunukan da aka!-->…
Read More...
Read More...
Indiya ta mika ragamar jagorancin kungiyar G20 ga shugabancin kasa Brazil
Indiya ta mika ragamar jagorancin kungiyar G20 ga shugabancin kasa Brazil, a wani kebabben bikin shekara-shekara da kungiyar ta gudanar a birnin Delhi a karshen makon daya gabata.
!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Ƙasar Masar ta fusata kan sanarwar da Habasha ta yi na cigaba da cike kogin Nilu
Ma'aikatar cikin gida a Masar ta ce maƙociya Habasha ta sabawa doka, kuma ba ta damu da yadda hakan zai shafi kasashensu ba.
Abiy Ahmed, firai ministan Habasha,ya sanar da ci gaban!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Sojojin Gabon sun bayyana kawo ƙarshen ɗaurin talalar da suke yi wa hamɓararren shugaban ƙasar
Sojojin da suka yi juyin mulki a Gabon sun bayyana kawo ƙarshen ɗaurin talalar da suke yi wa hamɓararren shugaban ƙasar Ali Bongo, suna masu cewa a yanzu yana da damar barin ƙasar.
!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Najeriya ta yi asarar dala biliyan 100 sakamakon yaƙin da ake yi a yankin arewa maso gabashin ƙasar
Asusun Kula da Ƙananan Yara na Majalisar Dinkin Duniya Unicef ya ce Najeriya ta yi asarar dala biliyan 100 sakamakon yaƙin da ake yi a yankin arewa maso gabashin ƙasar.
Cikin wani!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Mayaka masu ikirarin jihadi sun halaka sojojin kasar Burkina Faso 53 a wata arangama
Akalla sojojin kasar Burkina Faso 53 aka halaka a wani arangama da suka yi tsakanin su da mayaka masu ikirarin jihadi.
Mummuna lamarin ya faru ne ranar litinin yayinda sojojin kasar!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Ukraine ta samu gagarumar nasara a cikin sa’a 72 a hare-haren da ta kai wa dakarun Rasha
Fadar White House ta Amurka tace Ukraine ta samu gagarumar nasara a cikin sa'a 72 a hare-haren da ta kai wa dakarun Rasha a tsakiyar yankin Zaporizhzhia.
A farkon makon nan, sojojin!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Shugaban mulkin sojan Gabon ya yi alkawarin mayar da kasar bisa tafarkin dimokuradiyya
Sabon shugaban mulkin sojan Gabon ya yi alkawarin mayar da kasar bisa tafarkin dimokuradiyya, amma ya ki bada lokacin da za a gudanar da sabon zabe.
Janar Brice Oligui Nguema ya ce!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Tinubu ya buƙaci Majalisar Ɗinkin Duniya ta ƙara ɓullo da ƙwararan matakan tallafa wa Najeriya
Shugaba Bola Tinubu ya buƙaci Majalisar Ɗinkin Duniya ta ƙara ɓullo da ƙwararan matakan tallafa wa Najeriya a yaƙin da take yi da ta'addanci, saboda mummunar iillarsa ga zaman lafiyar!-->…
Read More...
Read More...
Bola Tinubu ya shawarci sojojin da ke mulki a Nijar, su mayar da ƙasar kan turbar dimokraɗiyya a…
Jagoran ƙungiyar Ecowas kuma shugaban Najeriya Bola Tinubu ya shawarci sojojin da ke mulki a Nijar, su mayar da ƙasar kan turbar dimokraɗiyya a cikin wata tara, kamar yadda Najeriya ta!-->…
Read More...
Read More...