Browsing Category
Labaran Duniya
Muddin Isra’ila bata daina kai hare-hare gaza ba, yaki zai barke a Gabas ta Tsakiya baki daya
Shugaban kungiyar Hezbollah ta kasar Lebanon, Hassan Nasrallah ya gargadi kasar Amurka cewar muddin Isra’ila taki daina kai munanan hare hare a Gaza, fafatawar da ake yi a iyakar!-->…
Read More...
Read More...
Tinubu ya gode wa Faransa bisa yunkurin dawo da kudade kimanin $150M da Janar Abacha ya sace
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya godewa kasar Faransa bisa wani yunkuri na dawo da kudade kimanin dala miliyan 150 wanda tsohon shugaban kasa janar Sani Abacha ya sace.
Shugaban!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Shugaban kungiyar Hizbullah zai yi jawabi a karon farko tun bayan barkewar yakin Isra’ila da…
A yau ne ake sa ran shugaban kungiyar Hizbullah ta kasar Lebanon Hassan Nasrallah zai gabatar da jawabi a karon farko a bainar jama'a tun bayan barkewar yakin Isra'ila da Hamas.
Ana!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Kasar Rwanda ta halarta bulaguro zuwa kasar sa ba tare da biza ga daukacin ‘yan Afirka ba
Shugaban kasar Rwanda Paul Kagame ya gabatar da shirin bulaguro zuwa kasar sa ba tare da biza ga daukacin 'yan Afirka ba, lamarin da ya sa kasar Rwanda ta kasance kasa ta hudu a Afirka!-->…
Read More...
Read More...
Mutane 13 ne suka rasu sanadiyyar wasu jiragen kasa da suka yi taho mu gama a kasar India
Lamarin ya farune a karshen makon da ya gatana a tsakanin garuruwan Alamanda da Kantakapalle dake jihar Pradesh.
Hukumomin a yankin sunce Fasinjoji 13 suka mutu wasu 50 suka ji!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Dakarun sa kai na RSF a Sudan sun kwace Filin Jirgin sama da sojojin kasar ke amfani da shi
Dakarun sa kai na RSF a Sudan sun kwace Filin Jirgin sama da sojojin kasar ke amfani da shi,sunce zasu janye daga yanki saboda hare-hare da ake kai musu suk da kokarin da Saudiya ke yi!-->…
Read More...
Read More...
Yan Najeriya 99 da suka makale a Jamhuriyar Nijar aka dawo dasu gida Najeriya a Jiya
An sauke su ne a Filin sauka da tashin jiragen sama na kasa da kasa na Murtala Muhammad karkashin shirin hukumar kula da yan gudun hijira ta majalisar dinkin duniya.
Hukumar bada!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Sojojin Isra’ila sun kai wani samame a cikin zirin Gaza
Sojojin Isra'ila da ke samun goyon bayan jiragen yaki sun kai wani samame a cikin zirin Gaza, in ji rundunar a yau Juma'a, yayin da take shirin kai farmaki ta kasa kan Hamas, domin kai!-->…
Read More...
Read More...
Amurka da Saudiyya za su ci gaba da tattaunawa da nufin cimma yarjejeniyar tsagaita wuta a Sudan
Amurka da Saudiyya sun ce za su ci gaba da tattaunawa a Jeddah, da nufin cimma yarjejeniyar tsagaita wuta a Sudan.
Rahotanni sun ce wakilan sojojin ƙasar Sudan da dakarun kar ta!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Emmanuel Macron ya ziyarci Tel Aviv domin tattaunawa da Firaministan Isra’ila Benjamin…
Shugaban Faransa Emmanuel Macron ya ziyarci Tel Aviv yau Talata domin tattaunawa da Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu, kamar yadda ofishinsa ya sanar.
Ziyarar tasa na zuwa ne!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...