Browsing Category
Addini
Yadda gobara ta tashi a kusa da Masallacin Annabi da ke Madina
Gobara ta tashi a kusa da masallacin Annabi Muhammad SAW da ke birnin Madina da ke kasar Saudiyya.
A wasu jerin sakon Twitter da shafin Haramain Sharifain ya wallafa dazunnan!-->!-->!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Yau Litinin, itace 1 Ga Watan Sha’aban – Sarkin Musulmi
Fadar Mai Alfarma Sarkin Musulmi kuma Shugaban Majalisar Koli ta Harkokin Addinin Musulunci ta Kasa (NSCIA), Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar ta bayyana Litinin, 15 ga watan Maris a!-->…
Read More...
Read More...
Ranar Litinin Ce 1 Ga Watan Sha’aban – Sarkin Musulmi
Fadar Mai Alfarma Sarkin Musulmi kuma Shugaban Majalisar Koli ta Harkokin Addinin Musulunci ta Kasa (NSCIA), Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar ta bayyana Litinin, 15 ga watan Maris a!-->…
Read More...
Read More...
Sheikh Sanusi Lamido II ya gaji Kakansa, an nada shi jagoran Darikar Tijjaniya a Najeriya
A ranar Asabar ne illahirin shugabannin darikar Tijjaniya suka amince da nadin tsohon sarkin Kano Muhammadu Sanusi II a matsayin sabon jagoran darikar Tijjaniya a kasar nan.
Kakan!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Me Ƙungiyar Izala ta ce kan matsalolin tsaro a Najeriya?
Shugaban Kungiyar wa'azin musulunci ta Izalatil Bid'ah, Sheikh (Dr) Abdullahi Bala Lau, yayi Allah wadai da kisan gilla da kungiyar Boko Haram tayiwa manoman shinkafa 'yan asalin jihar…
Read More...
Read More...
Sauraron waƙa yana ƙara Imani- Sheikh Ibrahim Khalil
Malam Khalil ya bayyana haka ne a ranar Lahadi a wajen maulidin Annabi Muhammad (tsira da amincin Allah su ƙara tabbata a gare shi) na gidan Sheikh Malam Nasidi Abubakar Goron Dutse…
Read More...
Read More...
Dalilin da ya sanya sai gobe sabuwar shekarar musulunci zata fara
Hakan na nufin cewa yau, Alhamis ita ce ranar talatin ga watan Dhul-Hijjah, shekara ta 1442 bayan hijrah, yayin da gobe Juma’a zata zamo daya ga watan Muharamm, a sabuwar shekarar…
Read More...
Read More...
Masarautar Katsina Tabi Sahun Jigawa, Kano Wajen Dakatar Da Hawan Sallah
Masarautar dai ta aikewa da gwamnatin jihar, dangane da matakin, wanda ta bayyana matsalar tsaro, hadi da cutar alakakai ta corona, a matsayin musabbabi.
Read More...
Read More...
Sallar Layya A Nijeriya, Sultan Yayi Bayani
Sarkin musulman Najeriya, Alhaji Sa’ad Abubakar ya bayyana ranar juma’a 31 ga watan da muke ciki a matsayin ranar sallar idi babba, tare da bukatar al’ummar musulmi su gudanar da sallar…
Read More...
Read More...
Bara Aka Hana Ba Karatun Al’Ƙurani ba – Aliyu Tilde
Almajrai
Shahararren malamin nan Dakta Aliyu Tilda ya bayyana cewa haryanzu mutane basu fahimci me ake nufi da Almajiranci ba, inda ya ce Ƙoƙarin da gwamnonin Arewa ke yi na hana!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...