Browsing Category
Addini
Kwamitin zakka na masarautar Hadejia ya karba tare da raba zakkar Naira Miliyan 132
Kwamitin zakka na masarautar Hadejia ya karba tare da raba zakkar Naira Miliyan 132 ga mabukata a 2023.
Shugaban kwamitin Barista Abdulfatah Abdulwahab Tahir Talban Hadejia ne ya!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Hukumar jin dadin alhazai ta jihar Jigawa ta jinjinawa Gwamna Mallam Umar Namadi
Hukumar jin dadin alhazai ta jihar Jigawa ta jinjinawa Gwamna Mallam Umar Namadi bisa baiwa hukumar rancen Naira Miliyan Dubu Biyu da Miliyan Dari Biyu da Hamsin domin tanadin kujerun!-->…
Read More...
Read More...
Shugaba Tinubu zai halarci gasar karatun Alkur’ani ta kasa karo na 38 a garin Damaturu
Shugaba Bola Ahmed Tinubu da Sarkin Musulmi Muhammadu Sa’ad Abubakar na uku da Gwamnonin jihohin Borno da Yobe na daga cikin manyan baki da ake sa ran za su halarci gasar karatun!-->…
Read More...
Read More...
Kasar Saudiyya ta kara yawan kamfanonin jirge da za su yi jigilar maniyyata a aikin Hajjin 2024
Kasar Saudiyya ta kara yawan kamfanonin jirgin yawo da za su yi jigilar maniyyatan a aikin Hajjin 2024 zuwa 40 daga 10 a kasar nan.
Hukumar Aikin Hajji ta Kasa (NAHCON) ta ce!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Ko kadan gwamnatina ba ta adawa da sanya hijabi daga bangaren mata musulmi – Mohammed Bago
Gwamnan jihar Neja, Mohammed Bago, ya ce ko kadan jihar ba ta adawa da sanya hijabi daga bangaren mata musulmi.
Muhammad Bago ya mayar da martani ne kan wani rahoto da aka wallafa a!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Gwamna Namadi ya jaddada manufofin gwamnatinsa na ba da fifiko ga fannin ilimin addinin musulunci
Gwamna Mallam Umar Namad ya bayyana ilimi a matsayin kashin bayan samuwar kowace al’umma da ci gabanta, wanda shi ne babban dalilin da ya sa gwamnatinsa ta kafa hukumar tsangaya domin!-->…
Read More...
Read More...
Hukumar Hisbah ta jihar Kano za ta hada hannu da masu amfani da shafukan TikTok
Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta bayyana cewa za ta hada hannu da masu amfani da shafukan TikTok domin tsaftace harkokinsu na sada zumunta a kokarinta na dakile yawaitar munanan dabi’u!-->…
Read More...
Read More...
Kwamitin zakka na masarautar Hadejia ya kaddamar da rabon zakka ta bana
A jawabinsa shugaban kwamitin zakka na masarautar Barista Abdulfatah Abdulwahab ya bukaci masu hali a cikin alumma dasu rinka bada zakka domin tsarkake dukiyoyinsu
Shugaban wanda ya!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Sama da mayakan Boko Haram 82 ne suke mutu a wani rikicin kabilanci da ya barke tsakanin mayakan
Akalla mayakan Boko Haram 82 ne aka kashe a wani rikicin cikin gida mai alaka da kabilanci da ya barke tsakanin mayakan.
Lamarin ya faru ne a karamar hukumar Kukawa ta jihar Borno.
!-->!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Davido ya goge faifan bidiyon wakar Logos Olori, bayan ya fuskanci tsangwama a yanar gizo
Tauraron mawakin Najeriya, David Adeleke, wanda aka fi sani da Davido, ya goge faifan bidiyon waka mai cike da ce-ce-ku-ce na takwaransa, Logos Olori, bayan ya fuskanci tsangwama a!-->…
Read More...
Read More...