Browsing Category
Addini
Akalla maniyyatan Najeriya 50,000 ne za su yi aikin hajjin shekarar 2024 a kasar Saudiyya
Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta ce akalla maniyyatan Najeriya dubu hamsin ne za su yi aikin hajjin shekarar 2024 a kasar Saudiyya.
Shugaban Hukumar NAHCON, Malam Jalal Arabi,!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Gwamnatin jihar Filato zata biya wa musulmi yan asalin jihar guda 500 kudin aikin hajjin bana
Gwamnatin jihar Filato tayi alkawarin daukar nauyin biyan kudin aikin hajjin bana ga musulmi yan asalin jihar dari biyar.
Wannan dai na kunshe ta cikin wata takardar sanarwa mai!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Abba Kabir Yusuf ya kaddamar da rabon tallafin abinci kashi na hudu a cikin watan Ramadana
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya kaddamar da rabon tallafin abinci kashi na hudu a kananan hukumomin 44 dake jihar a wannan wata na Ramadana.
Abba Kabir, ya kaddamar da!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Gwamnan jihar Bauchi ya amince da bada tallafawa maniyyatan jihar da kashi 50 cikin dari
Gwamna Bala Mohammed na jihar Bauchi ya amince da bada tallafin kashi 50 cikin dari ga maniyyatan jihar, biyo bayan karin kudin kujerar aikin hajjin bana da aka yi.
A cikin wata!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Kwamitin Masallacin Dutse ya raba buhunan Shinkafa buhu 30,000 ga zawarawa da sauran marasa galihu
Babban Kwamitin Masallacin Dutse da ke jihar nan ya raba buhunan Shinkafa buhu 30,000 mai nauyin kilogiram 10 ga zawarawa da sauran marasa galihu a fadin kananan hukumomin jihar 27.
!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
An raba buhunan shinkafa 3,071 da masara 3,071 da taliya 2,000 ga mabukata a karamar hukumar Malam…
Kwamshinan harkokin Masarautu da Kananan hakumomi na jihar Jigawa Ahmad Garba MK ya nuna gamsuwar sa yadda rabon kayayyakin tallafin abincin azumin Ramadana daya gudana a karamar!-->…
Read More...
Read More...
Gwamnatin jihar Kano tace tana shirin ciyar da mutane miliyan 4 a cikin wannan watan na Azumi
Gwamnatin jihar Kano tace tana shirin ciyar da mutane miliyan 4 a cikin wannan watan na Azumi a fadin kananan hakumomi 44 dake jihar.
Kwamashinan yada labarai da harkokin cikin gida!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Sanata Abdul’Aziz Yari ya bukaci al’ummar Musulmi da su yi amfani da lokacin Ramadan wajen yi wa…
Sanata Abdul’Aziz Yari jam’iyyar APC daga jihar Zamfara, ya bukaci al’ummar Musulmi da su yi amfani da lokacin Ramadan wajen yi wa Shugaba Bola Tinubu addu’a, domin daidaita tsaro da!-->…
Read More...
Read More...
Dan majalisa mai wakiltar mazabar Kaga da Magumeri da Gubio a majalisar wakilai ya raba kayan abinci…
Dan majalisa mai wakiltar mazabar Kaga da Magumeri da Gubio a majalisar wakilai ta kasa Usman Zannah, ya raba kayan abinci ga iyalai 5,000 domin rage wahalhalun da ake fuskanta a!-->…
Read More...
Read More...
Gwamnatin jihar Yobe zata ciyar da musulmi masu karamin karfi da mabukata dubu 16,800
Gwamnatin jihar Yobe ta ce musulmi masu karamin karfi da mabukata dubu 16 da dari 800 ne za su ci gajiyar shirin buda baki a cikin watan Ramadan.
Kwamishinan al’amuran Addini na!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...