Mukaddashin shugaban kasa Yemi Osinbanjo yace yan najeriya shirye suke da biyan kudin wutar lanyarki idan aka inganta tsarin bada wutar.
Osibanjo ya bayyana hakane a wani taron karawa juna sani da aka gudanar ta kafar internet, na ganin dorewar wutar lantarkin bayan shudewar annobar covid19 wanda Emmanuel Chapel ya shirya a jiya lahdi a babban birnin tarayya Abuja.
- Majalisar Dokokin Legas ta sake zaɓen Obasa a matsayin kakakinta
- An yi garkuwa da wani ɗansanda a Abuja
- Gwamnatin Jihar Yobe ta bayar da tallafin karatu da ya kai Naira biliyan 2.22 ga dalibai 890
- Kungiyar NANS ta yi barazanar fara zanga-zanga a fadin Najeriya
- Kotun ta yi watsi da bukatar hana jami’an gwamnati tafiya kasashen waje don neman magani
- Ƙungiyar dattawan arewa ta nemi a yi bincike kan rikicin Natasha da Akpabio
Yace ba gaskiya bane cewa da ake yan najeriya basa san biyan kudin wuta, ya kara cewa yan kasar basa farin ciki tsawon shekaru ganin yadda ake gudanar da harkokin bada wutar.
Mataimakin shuganan kasar ya kuma yi magana bisa kasafin kudin shekarar 2020 a harkar lafiya.
Osibanjo yace kasafin kudin shekarar 2020 da aka ware a fannin lafiya shine mafi yawa da aka taba warewa shekaru biyar da suka wuce.