Gwamnatin jihar Jigawa ta sanar da cewa marasa lafiya 222 daga cikin 283 da suke fama da cutar corona a jihar an sallame su.
Gwamna Muhammadu Badaru Abubakar ya sanar da hakan jiya Litinin lokacin da yake jawabi ga manema labarai a Dutse.
- Hatsarin mota ya yi sanadiyar mutuwar aƙalla mutum 5 a Jihar GombeWani hatsarin mota ya yi sanadiyar mutuwar aƙalla mutum biyar yayin da wasu takwas suka ji raunuka a ƙaramar hukumar Billiri ta jihar Gombe. Lamarin ya faru ne a lokacin da birkin wata mota ɗauke da kayan abinci ya shanye, inda ta kutsa cikin dandazon jama’a da ke gudanar da bukukuwan Easter na mabiya addinin… Read more: Hatsarin mota ya yi sanadiyar mutuwar aƙalla mutum 5 a Jihar Gombe
- An ƙaddamar da shirin rigakafin cutar Polio a yankin tafkin ChadiƘasashen Najeriya da Kamaru da Afirka ta tsakiya (CAR) da kuma Chadi da Nijar sun ƙaddamar da wani shirin rigakafin cutar Polio a yankin tafkin Chadi. Shirin na sa ran yi wa yara aƙalla miliyan 83 rigakafin. An ƙadamar da shirin ne domin kawar da nau’i na biyu na cutar Polio, wanda aka samu a… Read more: An ƙaddamar da shirin rigakafin cutar Polio a yankin tafkin Chadi
- Nan da wata 6 yankin Arewacin Najeriya zai fitar da matsayarsa kan zaben 2027 – Hakeem Baba AhmadMuhawara ta sake kaurewa a Najeriya kan rawar da yankin arewacin ƙasar zai taka a babban zaɓe mai zuwa na shekara 2027, yayin da ‘yansiyasar yankin ke ganin sai da goyon bayansu ɗantakara zai yi nasara a zaɓen shugaban ƙasa. Hakan na zuwa ne bayan tsohon taimaka wa shugaban ƙasar a fannin siyasa, Hakeem Baba-Ahmed… Read more: Nan da wata 6 yankin Arewacin Najeriya zai fitar da matsayarsa kan zaben 2027 – Hakeem Baba Ahmad
- An soki yadda aka kafa Kwamatin Kidaya a NajeriyaBayan sanarwar kafa Kwamitin Kidaya, wato CENSUS, wanda aka kaddamar a ranar Laraba, an samu suka daga wasu sassa na al’umma game da yadda aka tsara kwamitin. Kwamitin, wanda Ministan Tsare-Tsare da Tsarin Tattalin Arziki, Sanata Atiku Bagudu, ke jagoranta, yana dauke da mambobi takwas, guda biyar daga yankin Kudu maso Yamma. An bayyana cewa… Read more: An soki yadda aka kafa Kwamatin Kidaya a Najeriya
- Ba da yawunmu wani tsagin tsohuwar CPC ya goyi bayan Tinubu ba – MalamiTsohon Ministan Shari’a na Najeriya, Dakta Abubakar Malami, SAN, ya yi watsi da iƙirarin da wasu ƴan tsohuwar jam’iyyar CPC – da ta narke cikin haɗakar APC – suka yi na nesanta tsohuwar jam’iyyar daga ficewa daga haɗakar. A makon da ya gabata ne dai wani tsagin tsohuwar jam’iyyar CPC ƙarƙashin jagorancin tsohon gwamnan Nasarawa,… Read more: Ba da yawunmu wani tsagin tsohuwar CPC ya goyi bayan Tinubu ba – Malami
Yace an sallami marasa lafiyar saboda sun warke daga cutar corona.
Gwamnan ya kuma sanar da cewa gwamnatinsa ta dage dokar kulle data hana cin kasuwa a jihar.
A cewarsa, Almajirai 120 na daga cikin wadanda aka sallama, wanda ya kawo saura Almajirai 2 kacal da basu gama warkewa ba, suka rage a wajen killace mutane.