Gwamnatin jihar Jigawa ta sanar da cewa marasa lafiya 222 daga cikin 283 da suke fama da cutar corona a jihar an sallame su.
Gwamna Muhammadu Badaru Abubakar ya sanar da hakan jiya Litinin lokacin da yake jawabi ga manema labarai a Dutse.
- Majalisar Dokokin Legas ta sake zaɓen Obasa a matsayin kakakintaMajalisar Dokokin Jihar Legas da ke kudancin Najeriya ta sake zaɓar Mudashiru Obasa a matsayin kakakinta bayan Mojisola Meranda ta yi murabus. Matakin na zuwa ne bayan makonnin da aka shafe ana rikici kan shugabancin majalisar, wanda aka fara bayan tsige Obasa tare da maye gurbinsa da Meranda. Bayan murabus ɗin nata, nan take ‘yanmajalisar… Read more: Majalisar Dokokin Legas ta sake zaɓen Obasa a matsayin kakakinta
- An yi garkuwa da wani ɗansanda a AbujaRahotanni na cewa an yi garkuwa da wani ɗansanda mai suna Modestus Ojiebe wanda ke aiki da rundunar ƴansandan jihar Kwara, a babban titin Kubwa da ke cikin birnin. Jaridar Daily Trust ta ruwaito daga masanin harkokin ƴanbindinga, Zagazola Makama da ma wasu majiyoyi daga cikin ƴansandan cewa lamarin ya auku ne a kusa da… Read more: An yi garkuwa da wani ɗansanda a Abuja
- Gwamnatin Jihar Yobe ta bayar da tallafin karatu da ya kai Naira biliyan 2.22 ga dalibai 890Gwamnatin Jihar Yobe ta bayar da tallafin karatu da ya kai Naira biliyan 2.225 ga dalibai 890 da ke karatu a makarantar Tulip International College (NTIC), Mamudo. Za a cigaba da biyan wannan tallafi har tsawon shekaru shida, tun daga matakin karamar sakandire har zuwa ajin karshe na babbar sanadire. A yayin bikin kaddamar da… Read more: Gwamnatin Jihar Yobe ta bayar da tallafin karatu da ya kai Naira biliyan 2.22 ga dalibai 890
- Kungiyar NANS ta yi barazanar fara zanga-zanga a fadin NajeriyaKungiyar Dalibai ta kasa (NANS) ta yi barazanar fara zanga-zanga a fadin kasa idan gwamnonin jihohin Bauchi, Katsina, Kano, da Kebbi ba su janye shawarar rufe makarantu na tsawon makonni biyar domin azumin Ramadan cikin sa’o’i 72 ba. A wata sanarwa da mai magana da yawun kungiyar na kasa, Samson Adeyemi, ya fitar a yau,… Read more: Kungiyar NANS ta yi barazanar fara zanga-zanga a fadin Najeriya
- Kotun ta yi watsi da bukatar hana jami’an gwamnati tafiya kasashen waje don neman maganiKotun Daukaka Kara da ke zamanta a Legas ta yi watsi da bukatar Babban Lauyan Najeriya, Femi Falana, na hana jami’an gwamnati tafiya kasashen waje don neman magani. Mai shari’a Polycarp Terna Kwahar, wanda ya karanto hukuncin a madadin kwamitin alkalan uku, ya bayyana matsayar kotun. Sauran alkalan, Mai shari’a Mohammed Mustapha da Mai shari’a… Read more: Kotun ta yi watsi da bukatar hana jami’an gwamnati tafiya kasashen waje don neman magani
Yace an sallami marasa lafiyar saboda sun warke daga cutar corona.
Gwamnan ya kuma sanar da cewa gwamnatinsa ta dage dokar kulle data hana cin kasuwa a jihar.
A cewarsa, Almajirai 120 na daga cikin wadanda aka sallama, wanda ya kawo saura Almajirai 2 kacal da basu gama warkewa ba, suka rage a wajen killace mutane.