Shugaban kasar yayi kira ga masu ruwa da tsaki a zaben da za a gudanar a gobe Asabar da su kauracewa abinda ya kira, ko a mutu ko ayi rai.
Matsayar Shugaba Buhari na kunshe cikin wata sanarwa wacce kakakinsa, Garba Shehu, ya fitar.
- Majalisar Dokokin Legas ta sake zaɓen Obasa a matsayin kakakinta
- An yi garkuwa da wani ɗansanda a Abuja
- Gwamnatin Jihar Yobe ta bayar da tallafin karatu da ya kai Naira biliyan 2.22 ga dalibai 890
- Kungiyar NANS ta yi barazanar fara zanga-zanga a fadin Najeriya
- Kotun ta yi watsi da bukatar hana jami’an gwamnati tafiya kasashen waje don neman magani
Garba Shehu ya rawaito Buhari yana cewa ya jajirce matuka akan gudanar da zaben gaskiya da adalchi, amma jajircewarsa baza ta isa ba muddin masu aikin zaben suka ki kiyayewa da dokoki.
Shugaban kasar ya kara da cewa yana so yaga an dabbaka tsarin demokradiyya a kasarnan.